YANZU YANZU: Allah ya yiwa Matar Alhaji Dahiru Mangal Hajiya Aisha rasuwa.
“Ta rasu ne a Abuja, bayan gajeruwar rashin lafiya, bisani za'a sanar da lokacin jana'izar ta idan Allah ya kaimu gobe.
Allah yajikan ta, ya gafarta mata, yasa Aljanna ce makomar ta. Ameen
